Bangaren kasa da kasa, Rahotanni daga kasar Yemen sun tabbatar da cewa akalla fararen hula 17 ne suka rasa rayukansu da suka hada da mata da kananan yara a hare-haren da jiragen yakin masarautar saudiyya suka kaddamar a daren jiya a garin Sa'adah.
Lambar Labari: 3482499 Ranar Watsawa : 2018/03/22